fidelitybank

Ƙungiyar Adaidaita Sahu sun kai ziyarar godiya ga Baristan da ya tsaya musu

Date:

Dandazon matuka baburan adai daita sahu a jihar Kano sun kaiwa lauyan nan mai zaman kansa ziyarar godiya tare da sake jin sakamako kan lamarin har gida.

Lauyan mai suna Abba Hikima Fagge, wanda shine ya tsaya musu har aka sami sulhu tsakanin gwamnatin da matuka baburan a jihar a matsayin sa na lauyan su.

Da ya ke zantawa da Alkiblah, bayan sun kammala da yammacin ranar Asabar, Barista Abba Hikima Fagge, ya ce, “Mun je ne domin mu kara jin matsayar da aka cimma da gwamnati, sannan mu yi godiya da abun da ya yi musu”.

Dandazon ƴan ƙungiyar

“Mun hadu da su ne a wani filin dake kan titin Airport, kuma na kara basu wasu shawarwari”

“Bayan mun gama sun biyo ni har gida inda suka gaishe da mahaifiya ta tare da yi mata addu’a” In ji Abba.

Inda suka sako shi a gaba wasun su a kasa wasu a babura suna nuna murnar su.

Lokacin da su ka isa gidan su Barista

Wannan ya biyo bayan yajin aikin kwanaki uku da masu baburan suka yi tun a farkon satin da muke ciki bisa ikrarin da suke yi akan wasu kudi da hukumar KAROTA ta ce su biya.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp