fidelitybank

Ƙungiyar Adaidaita Sahu sun kai ziyarar godiya ga Baristan da ya tsaya musu

Date:

Dandazon matuka baburan adai daita sahu a jihar Kano sun kaiwa lauyan nan mai zaman kansa ziyarar godiya tare da sake jin sakamako kan lamarin har gida.

Lauyan mai suna Abba Hikima Fagge, wanda shine ya tsaya musu har aka sami sulhu tsakanin gwamnatin da matuka baburan a jihar a matsayin sa na lauyan su.

Da ya ke zantawa da Alkiblah, bayan sun kammala da yammacin ranar Asabar, Barista Abba Hikima Fagge, ya ce, “Mun je ne domin mu kara jin matsayar da aka cimma da gwamnati, sannan mu yi godiya da abun da ya yi musu”.

Dandazon ƴan ƙungiyar

“Mun hadu da su ne a wani filin dake kan titin Airport, kuma na kara basu wasu shawarwari”

“Bayan mun gama sun biyo ni har gida inda suka gaishe da mahaifiya ta tare da yi mata addu’a” In ji Abba.

Inda suka sako shi a gaba wasun su a kasa wasu a babura suna nuna murnar su.

Lokacin da su ka isa gidan su Barista

Wannan ya biyo bayan yajin aikin kwanaki uku da masu baburan suka yi tun a farkon satin da muke ciki bisa ikrarin da suke yi akan wasu kudi da hukumar KAROTA ta ce su biya.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp