fidelitybank

Zaɓuka na ƙananan hukumomi a jihohi huɗu na gudana a yau

Date:

Masu zaɓe a jihohi huɗu a ƙasar nan sun fara kaɗa ƙuri’a don zaɓen sabbin shugabannin ƙananan hukumomi da kansiloli.

Jihohin da ake gudanar da zaɓukan a yau sun haɗa da Rivers da Benue da Akwa Ibom da kuma jihar Jigawa.

Ana hasashen cewa jam’iyyu masu mulkin jihohin ne za su lashe duka zaɓukan ƙananan hukumomin da na kansiloli.

Ko a baya-bayan nan ma zaɓukan ƙananan hukumomi da aka gudanar a wasu jihohin ƙasar, jam’iyyu masu mulkin jihohin ne suka lashe duka kujerun.

Wannan wata al’ada ce ta zaɓukan ƙananna hukumomi a Najeriya, lamarin da masu sharhi ke ganin cewa na daga cikin abubuwan da ke rage wa zaɓukan ƙananan hukumomin karsashi da farin jini.

Haka kuma wasu na fargabar hakan ka iya kawo cikas ga hukuncin kotun ƙolin ƙasar, na bai wa ƙananan hukumomin cikakken ‘yancin cin gashin kai.

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp