fidelitybank

Zan yi kokarina a biwa Hanifa hakinta – Farfesa Hafsat Ganduje

Date:

Mai dakin gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafsat Abdullahi Umar Ganduje, ta sha alwashin tsayawa wajen tabbatar da an kwatowa Hanifa Abubakar hakkinta a wajen malamin su Abdulmalik Tanko wanda ya yi garkuwa da ita ya kuma kashe ta.

Farfesa Hafsat na wannan jawabin ne lokacin da ta kai ziyarar ta’aziya wajen iyayen Hanifa a yau Laraba.

Mai dakin gwamnan ta sami rakiyar shugaban karamar hukumar Nasarawa, Auwalu Shu’aibu Aranposu, da shugabar Mata ta jam’iyyar APC, Hajiya Fatima Abdullahi Dala da Ma’ajin Jam’iyyar, Hajiya Yardada MaiKano Bichi da sauran masu baiwa gwamna shawara fanni daban-daban na jihar Kano.

 

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp