fidelitybank

Zan yi kokarina a biwa Hanifa hakinta – Farfesa Hafsat Ganduje

Date:

Mai dakin gwamnan jihar Kano, Farfesa Hafsat Abdullahi Umar Ganduje, ta sha alwashin tsayawa wajen tabbatar da an kwatowa Hanifa Abubakar hakkinta a wajen malamin su Abdulmalik Tanko wanda ya yi garkuwa da ita ya kuma kashe ta.

Farfesa Hafsat na wannan jawabin ne lokacin da ta kai ziyarar ta’aziya wajen iyayen Hanifa a yau Laraba.

Mai dakin gwamnan ta sami rakiyar shugaban karamar hukumar Nasarawa, Auwalu Shu’aibu Aranposu, da shugabar Mata ta jam’iyyar APC, Hajiya Fatima Abdullahi Dala da Ma’ajin Jam’iyyar, Hajiya Yardada MaiKano Bichi da sauran masu baiwa gwamna shawara fanni daban-daban na jihar Kano.

 

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp