fidelitybank

Zan bi diddigi da kai na a kan kisan Hanifa – Shekarau

Date:

Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya sha alwashin da kan sa zai ci gaba da bin diddigin zargin kisan gillar da aka yi wa Hanifa mai shekara biyar da malaminta Abdulmalik Tanko ya kashe.

A wani sako da ya aikewa ‘yan uwa, Sanata Shekarau, ya ce zai bi diddigin lamarin, domin ganin an yi adalci.

Tun dai a ranar 4 ga watan Disambar bara ne dai mai makarantar su, Abdulmalik Tanko, ya sace Hanifa Abubakar, yayin da ta ke dawowa daga Islamiyya.

Sai dai bayan ya bukaci iyalanta a biya su kudin fansa Naira miliyan 6, inda aka bashi Naira 100,000, daga bisani ya kashe yarinyar mai shekaru 5 da maganin Bera na Naira 100.

Haka zalika a daren jiya Lahadi ne, wasu matasa da ba a san ko su wanene ba, suka kona makarantar su Hanifa Nobles Kids Academy.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp