fidelitybank

Zan bi diddigi da kai na a kan kisan Hanifa – Shekarau

Date:

Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya, Malam Ibrahim Shekarau, ya sha alwashin da kan sa zai ci gaba da bin diddigin zargin kisan gillar da aka yi wa Hanifa mai shekara biyar da malaminta Abdulmalik Tanko ya kashe.

A wani sako da ya aikewa ‘yan uwa, Sanata Shekarau, ya ce zai bi diddigin lamarin, domin ganin an yi adalci.

Tun dai a ranar 4 ga watan Disambar bara ne dai mai makarantar su, Abdulmalik Tanko, ya sace Hanifa Abubakar, yayin da ta ke dawowa daga Islamiyya.

Sai dai bayan ya bukaci iyalanta a biya su kudin fansa Naira miliyan 6, inda aka bashi Naira 100,000, daga bisani ya kashe yarinyar mai shekaru 5 da maganin Bera na Naira 100.

Haka zalika a daren jiya Lahadi ne, wasu matasa da ba a san ko su wanene ba, suka kona makarantar su Hanifa Nobles Kids Academy.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...
X whatsapp