fidelitybank

Zamfara: ‘Yan sanda sun ceto yara 21 daga ‘yan ta’adda

Date:

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ceto ƙananan yara 21, ciki har da mata biyu waɗanda ke hanyarsu ta zuwa wata makarantar Islamiyya ta Almajirai da ke Katsina.

A wata sanarwa da mai magana da yawun ƴan sandan jihar Zamfara, SP Mohammed Shehu ya fitar, sanarwar ta ce, yaran sun taso ne daga ƙauyen Rini da ke Ƙaramar Hukumar Bakura ta jihar Zamfara.

Tun da farko jami’an tsaron sun samu labarin cewa, ƴan bindiga sun tare hanyar Gusau zuwa Funtua ta ɓangaren Kucheri, inda su ka yi garkuwa da mutanen da ba a san adadinsu ba daga motoci biyar. Hakan ya sa jami’an suka nufi wurin inda su ka yi bata-kashi da ƴan bindigan.

Ƴan sandan Zamfaran dai sun yi kira ga musamman direbobi da fasinjoji da su kiyayi tafiyar dare, inda su ka ce akasari da dare ne ɓarayi ke tare hanya.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp