fidelitybank

Zamfara: ‘Yan sanda sun ceto yara 21 daga ‘yan ta’adda

Date:

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta ceto ƙananan yara 21, ciki har da mata biyu waɗanda ke hanyarsu ta zuwa wata makarantar Islamiyya ta Almajirai da ke Katsina.

A wata sanarwa da mai magana da yawun ƴan sandan jihar Zamfara, SP Mohammed Shehu ya fitar, sanarwar ta ce, yaran sun taso ne daga ƙauyen Rini da ke Ƙaramar Hukumar Bakura ta jihar Zamfara.

Tun da farko jami’an tsaron sun samu labarin cewa, ƴan bindiga sun tare hanyar Gusau zuwa Funtua ta ɓangaren Kucheri, inda su ka yi garkuwa da mutanen da ba a san adadinsu ba daga motoci biyar. Hakan ya sa jami’an suka nufi wurin inda su ka yi bata-kashi da ƴan bindigan.

Ƴan sandan Zamfaran dai sun yi kira ga musamman direbobi da fasinjoji da su kiyayi tafiyar dare, inda su ka ce akasari da dare ne ɓarayi ke tare hanya.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...

Tabbas Buhari mutum ne mai kyakyawan halaye mai kishin kasa – IBB

Tsohon shugaban mulkin soji a Najeriya, Janar Ibrahim Babangida,...

Tabbas Buhari dan kishin kasa ne – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana tsohon Shugaban Ƙasa,...

Najeriya ta yi rashin Dattijo – Atiku Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana Muhammadu...

Buhari ya yi rayuwa mai sauki – Tajudeen

Kakakin Majalisar Wakilan Najeriya Tajudeen Abba ya miƙa ta'aziyyar...

A Daura za a yi jana’izar Buhari – Radda

Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu...

Ƴan Najeriya na cece-kuce dangane da rasuwar Muhammadu Buhari

Mutuwar shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ta bar cece-kuce ga...
X whatsapp