fidelitybank

Zaman Lafiya: Sarkin Bichi ya umarci a yi addu’a

Date:

Mai martaba Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Ado Bayero, ya umarci al’ummar masarautar Bichi da su gudanar da addu’o’I na musamman a ranar juma’a mai zuwa, domin neman tabbatuwar da zaman lafiya a Najeriya.

Cikin wata sanarwa da a ka rabawa manema labarai mai dauke da sa hannun sakataren masarautar, Abubakar Ibrahim Yakasai, ya ce babban abinda ya ja hankalin masarautar shi ne kisan da a ka yi wa wasu al’ummar Sokoto a baya bayan nan.

Alhaji Nasiru Ado Bayero ya kuma bayyana damuwar sa matuka, a kan yadda a ke kashe wadanda ba su ji ba ba su gani ba, domin haka sarkin ya bukaci al’ummar kasar Bichi da su gabatar da addu’oin na musamman a ranar juma’a mai zuwa.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp