fidelitybank

Zaman Lafiya: Sarkin Bichi ya umarci a yi addu’a

Date:

Mai martaba Sarkin Bichi, Alhaji Nasiru Ado Bayero, ya umarci al’ummar masarautar Bichi da su gudanar da addu’o’I na musamman a ranar juma’a mai zuwa, domin neman tabbatuwar da zaman lafiya a Najeriya.

Cikin wata sanarwa da a ka rabawa manema labarai mai dauke da sa hannun sakataren masarautar, Abubakar Ibrahim Yakasai, ya ce babban abinda ya ja hankalin masarautar shi ne kisan da a ka yi wa wasu al’ummar Sokoto a baya bayan nan.

Alhaji Nasiru Ado Bayero ya kuma bayyana damuwar sa matuka, a kan yadda a ke kashe wadanda ba su ji ba ba su gani ba, domin haka sarkin ya bukaci al’ummar kasar Bichi da su gabatar da addu’oin na musamman a ranar juma’a mai zuwa.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...
X whatsapp