fidelitybank

Za mu yi ƙoƙari wajen hana fitar fim ɗin Hausan nan a Kano – Hisba

Date:

Hisbah ta tabbatar da cewa, ba za ta yi kasa a gwiwa ba, tare da gannin ta yi dukkan mai yuwa, domin hana film dinnan da ya ƙunshi kalaman batsa mai suna Makaranta.

Hukumar Hisbah ta jihir ta yi tir da Allah wadarai da film din nan mai Suna makaranta Wanda ake kokarin saki ta kafar yanar gizo nan na (utube).

Shugaban hukumar, Dr. Harun Muhammad Sani Ibnu Sina ne ya tabbatar da hakan a wata sanarwar da jami’in hukumar mai magana da yawun ta, Lawan Ibrahim Fagge ya rabawa manema labarai.

Sanarwar ta yi tir da Allah wadarai da film din mai suna makaranta wanda a ke kokarin sakin sa ta kafar YouTube.

Dr. Harun Ibn Sina ya cigaba da yin caccaka tare da nuna bacin rai, bisa yadda makiya addinin musulunci, na boye da na sarari ke kokarin gurbata tarbiyya da al’adar matasan jihar Kano, maza da yan mata, ta hanyoyi daban-daban.

Dr. Harun Ibn Sina, ya yi amfani da wannan damar inda ya bukaci jama’a musanman matasa da su guji sabawa Allah madaukacin sarki.

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp