fidelitybank

Gwamnonin APC sun nemi Buni da ya ajiye shugabancin jam’iya

Date:

Muryar Gwamnonin APC, PGF, ta yi kira ga Shugaban Jam’iya na Riƙon Ƙwarya, Mai Mala Buni da ya ajiye nukamin sa idan har ba zai kira Babban Taron Jam’iya na Ƙasa a watan Febrairu ba.
Darakta-Janar na PGF, Lukman Salihu ne yai wannan kiran a wata wasiƙa da ya sanyawa hannu a ranar 5 ga watan Janairu.
Daily Nigerian Hausa ta jiyo cewa Salihu ya ce jam’iyar APC na cikin mawuyacin hali, inda ya ƙara da cewa “duk wani yunƙuri na ƙara ɗaga ranar yin Babban Taron Jam’iya na Ƙasa to ya nuna cewa a na wasarere da makomar jam’iyar.”
“Maganganun da su ke fitowa a ciki jam’iyar shine cewa Buni ya na jan kafa wajen yin babban taron domin gwamnonin jihohi na son su ci gaba da juya jam’iyar a Jihohin su.
“Ya kamata manyan jam’iya su kira ganawa ta gaggawa sai a tambayi Buni da sakataren jami’ya, John Akpanudoedehe, a ji menene matsalar kuma wacce barazana su ke fuskanta,” in ji Salihu.
A ƙarshe, Salihu ya ƙalubalanci Buni, wanda shine Gwamnan Jihar Yobe da ya gabatarwa Shugaban Ƙasa kundin rijistar yan jam’iya, inda ya nanata cewa jam’iyar na cikin mawuyacin hali.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp