fidelitybank

YANZU-YANZU: Ƴan ta’adda sun kashe ɗan majalisa a Kaduna

Date:

 

Rahotanni da ga Jihar Kaduna na cewa ƴan ta’adda masu garkuwa da mutane sun hallaka ɗan majalisar jiha, mai wakiltar mazaɓar Giwa ta, Rilwanu Gadagau.
Tun da fari, an ɗauke dan majilisar, wanda shine Shugaban kwamitin harkokin ƙananan hukumomi a yankin Dindin Rauga a kan titin Kaduna-Zariya a ranar Litinin da daddare.
Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa ƴan ta’addan sun kashe ɗan majalisar ne a kan hanyar su ta zuwa maɓoya a cikin daji.
Wata majiya ta shaidawa DAILY NIGERIAN cewa maganar sa ta ƙarshe da Shehu Yunusa ya yi, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Kubau kafin harin ya faru.
“Sun yi magana da Shehu Yunusa a waya kuma maganar ma a kan rashin tsaro su ka yi ta. Yana ma tantamar shigowa Kadunan ko Zariya kawai sai ya name uzuri ya kashe wayar.
“Tun Litinin da daddare wayar da a kashe. A cikin jeji a ka tsinci gawarsa da safe,” inji majiyar.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp