fidelitybank

YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano ta rufe makarantar da a ka binne Hanifah 

Date:

 

Gwamnatin Nijar Kano ta bada umarnin rufe Noble Kids Academy, makarantar kuɗi da ke Kwanar Dakata, inda a nan ne Abdulmalik Tanko, wanda ya yi garkuwa da Hanifah Abubakar, ƴar shekara 5, ya kashe ya kuma binne ta.
Daily Nigerian Hausa ta rawaito cewa a jiya da daddare ne dai dubun Tanko ta cika, wanda shine malamin Hanifah a makarantar, amma ya sace ta ya kuma hallaka ta bayan ya karɓi wani kaso na naira miliyan 6 da ya nema a matsayin kuɗin fansa.
Da ya ke sanar da rufe makarantar na gaggawa a yau Alhamis, Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Muhammad Sa’idu Ƙiru, ya ce za a rufe makarantar ne bayan ƴan sanda sun gano gawar yarinyar a makarantar.
Da ya ke nuna takaici a kan lamarin a wata sanarwa da ya fitar, Ƙiru ya ce gwamnati za ta fara tantance makarantu mau zaman kan su domin a fito da wadanda basu da rijista domin magance aiyukan ɓatagari.
Ya kuma yi kira ga iyayen daliban makarantar Noble Kids Academy din da su tsaya da kai ya’yan su har sai an kammala bincike.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp