fidelitybank

YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano ta rufe makarantar da a ka binne Hanifah 

Date:

 

Gwamnatin Nijar Kano ta bada umarnin rufe Noble Kids Academy, makarantar kuɗi da ke Kwanar Dakata, inda a nan ne Abdulmalik Tanko, wanda ya yi garkuwa da Hanifah Abubakar, ƴar shekara 5, ya kashe ya kuma binne ta.
Daily Nigerian Hausa ta rawaito cewa a jiya da daddare ne dai dubun Tanko ta cika, wanda shine malamin Hanifah a makarantar, amma ya sace ta ya kuma hallaka ta bayan ya karɓi wani kaso na naira miliyan 6 da ya nema a matsayin kuɗin fansa.
Da ya ke sanar da rufe makarantar na gaggawa a yau Alhamis, Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Muhammad Sa’idu Ƙiru, ya ce za a rufe makarantar ne bayan ƴan sanda sun gano gawar yarinyar a makarantar.
Da ya ke nuna takaici a kan lamarin a wata sanarwa da ya fitar, Ƙiru ya ce gwamnati za ta fara tantance makarantu mau zaman kan su domin a fito da wadanda basu da rijista domin magance aiyukan ɓatagari.
Ya kuma yi kira ga iyayen daliban makarantar Noble Kids Academy din da su tsaya da kai ya’yan su har sai an kammala bincike.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp