fidelitybank

YANZU-YANZU: An samu mutum 2 ɗauke da sabon nau’in Omicron na korona

Date:

 

 

Cibiyar Kula da Cututtuka ta Ƙasa, NCDC ta tabbatar da samun sabon nau’in korona mai suna Omicron.

A wata sanarwa da Darakta-Janar na NCDC, Ifedayo Adetifa ya sanyawa hannu a yau Laraba, cibiya ce ta gano nau’in cutar ne mai haɗari a wani gwaji da ta yi.

Ta ƙara da cewa ana zargin waɗanda a ka gwada samfurin nasu sun taho ne daga ƙasar Afirka ta Kudu, inda a nan ne nau’in ya samo asali.

Cibiyar ta ƙara da cewa ta gano sabon nau’in koronan ne a gwaje-gwajen da ta ke yi na matafiya domin daƙile yaɗuwar cutar.

NCDC ta kuma baiyana cewa mutane biyun da a ka samu da sabon nau’in cutar ba su nuna wata alama ta rashin lafiya ba, inda ta ƙara da cewa an fara bibiyar mutanen da su ka yi mu’amala da su.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp