fidelitybank

Hadarin Kwale- Kwale: An tsamo gwarwaki 20 a ruwan Bagwai – Hukumar Kashe Gobara

Date:

Fasinjoji fiye da gawarwakin mutane 20 da aka tsamo a cikin ruwa a wani hadarin kwale-kwale da ya kife a kramar hukumar Bagwai.

Jirgin ruwan ya kife ne a kan hanyarsa ta kauyen Badau zuwa garin Bagwai,ciki harda daliban makarantar Madinatu Islamiyya da ke karamar hukumar Bagwai a jihar Kano.

Daliban da suka rasu, an ce suna kan hanyarsu ta zuwa ne, domin halartar Mauludin da ake gudanarwa duk shekara domin tunawa da haihuwar fiyayyen halitta Annabi Muhammad (S.A.W).

A cewar wata majiya a babban asibitin Bagwai, sama da fasinjoji 40 ne lamarin ya rutsa da su ciki harda daliban makarantar Islamiyya.

Majiyar ta kara da cewa kawo yanzu an gano gawarwaki kimanin 20, kuma an ajiye su a dakin ajiye gawa na asibitin.

Ko a shekarar 2008, fasinjoji 24 ne suka mutu a lokacin da wani kwale-kwale ya kife a kauyen Badau a yayin wani bikin aure.

Mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta jihar Kano, SFS Saminu Abdullahi, ya tabbatar da faruwar lamarin, ya kuma kara da cewa hukumar kashe gobara na ci gaba da aikin ceto da misalin karfe 9:15 na dare. Kuma sun gano gawarwakin daliban da abin ya shafa da na sauran fasinjoji 20.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci Æ™arya ne – Ƴansanda

Rundunar Æ´ansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaÉ—awa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp