fidelitybank

Marayu: Hanyoyin da za a bi domin cike fom din Naira miliyan 250 na Davido

Date:

Hanyoyin da za a bi a samu nasarar neman tallafin Naira miliyan 250 na gidan marayu da fitaccen mawakin a Najeriya Davido ya bude shafin internet ga gidajen marayun masu sha’awar yin rijistar neman kudaden.

David Adeleke a bikin murnar zagayowar ranar haihuwarsa shekaru 29 da haihuwa, ya tara makudan kudade Naira miliyan 200 daga hannun abokansa, sannan a nasa bangaren ya kara kudi Naira miliyan 50, domin samun jimillar kudaden Naira miliyan 250.

Da yake bayyana aniyar tattara kudaden, shugaban DMW, ya bayyana cewa zai bayar da tallafin Naira miliyan 250 ga gidajen marayu domin tallafa wa marasa galihu a cikin al’umma.

Sai dai mawakin ya kafa wani kwamitin mutum biyar da zai sa ido a kan yadda ake fitar da kudaden.

Da yake bayyana hakan a shafin sa na sada zumunta a ranar Litinin, 29 ga watan Nuwamba, Davido ya sanarwa da jama’a cewa, an fara amfani da asusun ajiyar marayun kuma an bude gidajen marayun ne kawai a Najeriya.

Ya kuma ce ma’aikatan gidan marayu masu sha’awar su bi hanyar da za su sami tallafin a shafin internet  https://linktr.ee/davidoorphanagedonations

Da zarar ka shiga, ka danna kan zaÉ“in ‘mahaÉ—in rajistar marayun donmin ci gaba.

Sakon maraba zai bayyana. Danna kan zaÉ“in ‘ci gaba’ domin karanta Æ™a’idodin cika fam É—in.

A cikin yarjejeniya da dokoki, ci gaba da cika fom.

Umarnin aikace-aikace da ake bukata

Da fatan za a cika kowane fili a sarari kuma dalla-dalla yadda zai yiwu.

Haɗa takaddun domin buƙatar tallafi.

Duk bayanan da aka shigar za a tabbatar da su, saboda rashin daidaituwa na iya haifar da rashin cancanta.

Kwamitin na iya gudanar da bincike da duba lafiyar jiki ba tare da sanarwa ba.

Za a rufe rajista a ranar Alhamis, 2 ga Disamba, 2021.

 

nnnnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp