fidelitybank

YANZU-YANZU: Ƴan ta’adda sun kashe ɗan majalisa a Kaduna

Date:

 

Rahotanni da ga Jihar Kaduna na cewa ƴan ta’adda masu garkuwa da mutane sun hallaka ɗan majalisar jiha, mai wakiltar mazaɓar Giwa ta, Rilwanu Gadagau.
Tun da fari, an ɗauke dan majilisar, wanda shine Shugaban kwamitin harkokin ƙananan hukumomi a yankin Dindin Rauga a kan titin Kaduna-Zariya a ranar Litinin da daddare.
Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa ƴan ta’addan sun kashe ɗan majalisar ne a kan hanyar su ta zuwa maɓoya a cikin daji.
Wata majiya ta shaidawa DAILY NIGERIAN cewa maganar sa ta ƙarshe da Shehu Yunusa ya yi, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Kubau kafin harin ya faru.
“Sun yi magana da Shehu Yunusa a waya kuma maganar ma a kan rashin tsaro su ka yi ta. Yana ma tantamar shigowa Kadunan ko Zariya kawai sai ya name uzuri ya kashe wayar.
“Tun Litinin da daddare wayar da a kashe. A cikin jeji a ka tsinci gawarsa da safe,” inji majiyar.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp