fidelitybank

YANZU-YANZU: Ƴan ta’adda sun kashe ɗan majalisa a Kaduna

Date:

 

Rahotanni da ga Jihar Kaduna na cewa ƴan ta’adda masu garkuwa da mutane sun hallaka ɗan majalisar jiha, mai wakiltar mazaɓar Giwa ta, Rilwanu Gadagau.
Tun da fari, an ɗauke dan majilisar, wanda shine Shugaban kwamitin harkokin ƙananan hukumomi a yankin Dindin Rauga a kan titin Kaduna-Zariya a ranar Litinin da daddare.
Jaridar DAILY NIGERIAN ta rawaito cewa ƴan ta’addan sun kashe ɗan majalisar ne a kan hanyar su ta zuwa maɓoya a cikin daji.
Wata majiya ta shaidawa DAILY NIGERIAN cewa maganar sa ta ƙarshe da Shehu Yunusa ya yi, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Kubau kafin harin ya faru.
“Sun yi magana da Shehu Yunusa a waya kuma maganar ma a kan rashin tsaro su ka yi ta. Yana ma tantamar shigowa Kadunan ko Zariya kawai sai ya name uzuri ya kashe wayar.
“Tun Litinin da daddare wayar da a kashe. A cikin jeji a ka tsinci gawarsa da safe,” inji majiyar.

vgn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Turji ya saki Mutane 32 bayan zaman sulhu

Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji, ya saki mutane...

ADC ta gargadi El’Rufa’i kan ruguza jam’iyyar

Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Kaduna,...

An gindayawa Thomas Partey sharudan beli

An gindaya sharuddan belin tsohon dan wasan tsakiya na...

Fursunoni 37 na jiran zartas musu da hukuncin kisa a Bauchi

Fursunoni 37 da aka yanke wa hukuncin kisa bisa...

Kwamitin sulhu na MDD zai gana kan makomar ƴan Isra’ila da ke hannun Hamas

Kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya zai tattauna yau...

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram 17 a Borno da Adamawa

Sojoji da ke aiki ƙarƙashin rundunar Operation Haɗin Kai...

Falana ya caccaki Tinubu kan salon tattalin arzikin Najeriya

Fitaccen lauyan nan mai kare haƙƙin bil adama, Femi...

Yahudawa sun yiwa Netanyahu tutsu kan mamaye Gaza

Ƴan'uwan Isra'ilawan da aka yi garkuwa da su a...

Cin zarafin Daliba ya sanya yin zanga-zanga a China

Zanga-zanga ta ɓarke a kudancin China sakamakon cin zarafin...

Tinubu ya baiwa ‘yan wasan kwallon kwando dala dubu 100 da filaye a Abuja

Gwamnatin Tarayya ta karrama kungiyar kwallon kwando ta mata...

‘Yan siyasa na kara matsin lamba Jonathan ya fito takara a 2027 – Bashir

Tsohon mai taimaka wa tsohon shugaban kasa kan harkokin...

Gwamnati ta karbi tawagar ‘yan wasan kwallon kwando D’Tigress

Tawagar ƴan wasan ƙwallon kwando mata ta Najeriya ta...
X whatsapp