fidelitybank

‘Yan sanda sun kama mutumin da ya kashe dalibar jami’ar Jos

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato, ta gurfanar da Moses Okoh, mai shekaru 20, wanda a ke zargin ya kashe Jennifer Anthony, daliba mai matakin ajin level 300 na Jami’ar Jos (UNIJOS), wadda a ka tsinci gawarta a ranar 1 ga watan Janairu, a wani gidan baki a Jos.

Okoh wanda a ke zargin saurayinta ne ya gudu, bayan ya aikata laifin. Sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Filato, Bartholomew Nnamdi Onyeka, a cikin jawabinsa na farko ga manema labarai, ya gabatar da wanda a ke zargin da sauran masu aikata laifuka, inda ya haddasa barna, kashe-kashe da kuma yin garkuwa da mutane a jihar.

CP ya bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan a yunkurinta na cafke Okoh, ta kaddamar da farautarsa tare da bibiyar shi da dabara zuwa jihar Benuwe inda ‘yan sanda su ka kama shi.

Ya ce”Za a gurfanar da wanda a ke zargin a gaban kotu da zarar an kammala bincike”.

Wanda a ke zargin an daure shi a bayansa da duk wani farin kyalle mai cike da jini wanda a ka yi amfani da shi wajen fizge idanuwa Jennifer, magunguna da kayan da a ka yi amfani da su wajen gudanar da aikin sa a yayin holonsa.

legitnews.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp