fidelitybank

‘Yan sanda sun kama mutumin da ya kashe dalibar jami’ar Jos

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato, ta gurfanar da Moses Okoh, mai shekaru 20, wanda a ke zargin ya kashe Jennifer Anthony, daliba mai matakin ajin level 300 na Jami’ar Jos (UNIJOS), wadda a ka tsinci gawarta a ranar 1 ga watan Janairu, a wani gidan baki a Jos.

Okoh wanda a ke zargin saurayinta ne ya gudu, bayan ya aikata laifin. Sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Filato, Bartholomew Nnamdi Onyeka, a cikin jawabinsa na farko ga manema labarai, ya gabatar da wanda a ke zargin da sauran masu aikata laifuka, inda ya haddasa barna, kashe-kashe da kuma yin garkuwa da mutane a jihar.

CP ya bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan a yunkurinta na cafke Okoh, ta kaddamar da farautarsa tare da bibiyar shi da dabara zuwa jihar Benuwe inda ‘yan sanda su ka kama shi.

Ya ce”Za a gurfanar da wanda a ke zargin a gaban kotu da zarar an kammala bincike”.

Wanda a ke zargin an daure shi a bayansa da duk wani farin kyalle mai cike da jini wanda a ka yi amfani da shi wajen fizge idanuwa Jennifer, magunguna da kayan da a ka yi amfani da su wajen gudanar da aikin sa a yayin holonsa.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...
X whatsapp