fidelitybank

‘Yan sanda sun kama mutumin da ya kashe dalibar jami’ar Jos

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Filato, ta gurfanar da Moses Okoh, mai shekaru 20, wanda a ke zargin ya kashe Jennifer Anthony, daliba mai matakin ajin level 300 na Jami’ar Jos (UNIJOS), wadda a ka tsinci gawarta a ranar 1 ga watan Janairu, a wani gidan baki a Jos.

Okoh wanda a ke zargin saurayinta ne ya gudu, bayan ya aikata laifin. Sabon kwamishinan ‘yan sandan jihar Filato, Bartholomew Nnamdi Onyeka, a cikin jawabinsa na farko ga manema labarai, ya gabatar da wanda a ke zargin da sauran masu aikata laifuka, inda ya haddasa barna, kashe-kashe da kuma yin garkuwa da mutane a jihar.

CP ya bayyana cewa, rundunar ‘yan sandan a yunkurinta na cafke Okoh, ta kaddamar da farautarsa tare da bibiyar shi da dabara zuwa jihar Benuwe inda ‘yan sanda su ka kama shi.

Ya ce”Za a gurfanar da wanda a ke zargin a gaban kotu da zarar an kammala bincike”.

Wanda a ke zargin an daure shi a bayansa da duk wani farin kyalle mai cike da jini wanda a ka yi amfani da shi wajen fizge idanuwa Jennifer, magunguna da kayan da a ka yi amfani da su wajen gudanar da aikin sa a yayin holonsa.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farashin Shinkafa zai cigaba da sauka – BUA

Shugaban rukunin kamfanonin BUA, Abdul Samad Rabiu, ya alƙawarta...

An kashe mutane 10 a wani sabon rikici da ya ɓarke a Filato

Aƙalla mutabe 10 ne aka kashe tare da sace...

Duk da sauƙin da aka samu har yanzu Abuja na fuskantar hauhawar farashi

Duk da cewa hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS, ta...

Hauhawar farashi ya ragu da kaso 23.71 a Najeriya – NBS

An samu raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya daga...

Fiye da mutane 100 Makiyaya aka kashe a Jos

An ruwaito cewa an kashe wani makiyayi guda da...

Tinubu ka kori shugaban JAMB – Sowore

Dan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, ya yi kira...

Majalisa ta yi watsi da ƙudirin karɓa-karɓa

Majalisar wakilai ta yi watsi da wani ƙudirin doka...

Labarin mu na kaiwa Ƴan Bindiga abinci ƙarya ne – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa...

Ba za mu yarda mu mutu a cikin PDP ba shi yasa muka koma APC – Sanatoci

Sanatocin Najeriya uku da suka fito daga jihar Kebbi,...

Sojoji sun tarwatsa wajen da ake hakar man fetur ba bisa ka’ida ba a Rivers

Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya, NNS, Pathfinder, ta tarwatsa...

Dan Tinubu Seyi da sauran ‘yan Siyasa sun fara neman kujerar gwamnan Legas

Siyasar Legas na kara ruruwa na neman maye gurbin...

Mayakan IS sun yi wa Sojojin Najeriya barna a kwana biyu

Mayaƙan IS sun ƙara kai wa sojojin Najeriya hari,...
X whatsapp