fidelitybank

‘Yan sanda sun kama ma’aikatan jarida 7

Date:

‘Yan sanda a Hong Kong sun kama wasu manyan jami’ai bakwai da tsoffin ma’aikatan kungiyar yada labarai na internet ta Stand News.

Kamfanin dillancin labarai na AFP ya rawaito cewa, an tafi da mukaddashin babban editan jaridar Stand News Patrick Lam da sara a hannun sa.

Tsohon babban editan kasar, Chung Pui-kuen da wasu mambobin hukumar hudu da suka yi murabus a watan Yuni na daga cikin wadanda aka kama, a cewar kafafen yada labaran kasar.

An kama ‘yan jaridan ne da laifin hada baki wajen buga wasu littattafai masu tayar da hankali. A wata sanarwa da gwamnati ta fitar a ranar Larabar nan, gwamnatin kasar ta sanar da rufe jaridar ta Stand News.

An ga jami’an tsaron kasar na jigilar kwashe kwalaye daga ofishin Stand New da misalin karfen rana a ranar Laraba.

Sanarwar da ‘yan sandan ta fitar ba ta bayyana wadanda a ka kama ba amma ta ce maza uku ne mata uku, masu shekaru 34 zuwa 73.

 

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp