fidelitybank

Cirani: Mexico ta kori bakin haure 4,000

Date:

Kasar Mexico ta kori bakin haure sama da 4,000 wandda suke zaune a kasar ba bisa ka’ida, sakamakon samun su da hannu cikin aikata laifuka.

Kafofin yada labaran kasar na cewa, hukumomi sun dauki mataki kan ‘yan ci-rani da aka samu da aikata laifuka daban-daban da suka hada da sata, safarar muggan kwayoyi, da lalata da su a sassan kasar a duk shekara.

A cikin wata sanarwa da Cibiyar Kula da yan cirani ta Kasar (INM) ta fitar ta ce an tsare wasu bakin haure 252,000 a shekarar 2021, daga cikinsu an kori 4,468 daga cikin su bayan an tabbatar da su a matsayin masu aikata laifukan gwamnatin tarayya kamar kisan kai, halasta kudin haram, da safarar miyagun kwayoyi.

 

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp