fidelitybank

Yadda kare ya cinyewa mai maganin gargajiya azzakari a Calabar

Date:

 

Wani mai maganin gargajiya, Ani Ikoneto ya rasa ransa bayan da karensa ya cire masa azzakari da ƴaƴan maraina ya kuma cinye su a ranar Kirsimeti.
Jaridar Vanguard ta rawaito cewa, maƙwabtan Ikoneto, ɗan shekara 60 da yanke zaune a layin Jebbs da ke Calabar ta kudu sun baiyana cewa ya je ya shawu ne a ranar Kirsimeti inda ya dawo gida a buge.
Wani maƙwabcin mai maganin, mai suna Itoro, ya ce “mu mun riga mun kwanta amma wasu kuma sun ci gaba da hira a waje. Da ya dawo sai ya shiga dakinsa ya kwanta kuma bai rufe kofa ba. Da yana baccin, sai ya yi kashi.
“Shi kuma karen sai ya ji warin kashin sai ya sa karen ya shiga ɗakin nasa domin ya ci kashin. To da ya hau kan gadon, sai ya damƙi ƴaƴan marainan shi, ko ya zaci nama ne,” in ji Itoro.
Ya ƙara da cewa ihu da mai maganin ya yi ne ya ja hankalin mutanen da su ke zaune su na hira, inda su ka kai masa ɗauki su ka ga abin da ya faru.
“Mu na jin ihun sa sai mu ka zaci ko ƴan daba ne su ka kai masa hari, muna shiga sai mu ka duk jikin sa jini kuma da alamun gaban sa ya fice, sai mu ka shima karen duk bakin sa jini.
Itoro ya ƙara da cewa kafin su kai Ikoneto asibiti sai da su ka wawwanke masa jikin sa saboda kashi da jinin da ya ɓata shi.
Ya ce a lokacin da su ke gyara jikin nasa yana ta zubar da jini sosai inda kafin ma su karasa asibitin rai ya yi halinsa.
A washegarin Kirsimeti ne a ka kai shi ƙauyen su domin binnewa.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp