fidelitybank

‘Yan sanda sun ceto mutum 9  daga wajen ‘yan ta’adda a Kaduna

Date:

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ceto mutum tara da a ka yi garkuwa da su tare da kama mutum biyu da a ke zargin ƴan bindiga ne inda kuma su ka kashe ɗaya.

Mai magana da yawun rundunar, Kaduna Mohammed Jalige ne ya sanar da hakan, inda ya ce, an samu wannan nasara ne bayan haɗin gwiwar jami’an tsaro da jami’an sa kai inda su ka kai samame ɗaya daga cikin sansanin ƴan bindigar da ke a dajin Sabon Birni na Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna.

Ya bayyana cewa an kai wannan samame ne bayan an samu bayanan sirri da ke cewa akwai waɗanda aka yi garkuwa da su aka ajiye su a cikin dajin.

Mutum Takwas cikin Tara sun koma ga iyalansu, bayan an duba lafiyarsu a asibitin ƴan sanda, sai dai akwai mutum guda da a ka tafi da shi wani asibitin koyarwa da ke jihar, sakamakon raunin da ya samu bayan harbinsa da a ka yi da bindiga.

 

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp