fidelitybank

‘Yan sanda sun ceto mutum 9  daga wajen ‘yan ta’adda a Kaduna

Date:

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ceto mutum tara da a ka yi garkuwa da su tare da kama mutum biyu da a ke zargin ƴan bindiga ne inda kuma su ka kashe ɗaya.

Mai magana da yawun rundunar, Kaduna Mohammed Jalige ne ya sanar da hakan, inda ya ce, an samu wannan nasara ne bayan haɗin gwiwar jami’an tsaro da jami’an sa kai inda su ka kai samame ɗaya daga cikin sansanin ƴan bindigar da ke a dajin Sabon Birni na Karamar Hukumar Igabi a Jihar Kaduna.

Ya bayyana cewa an kai wannan samame ne bayan an samu bayanan sirri da ke cewa akwai waɗanda aka yi garkuwa da su aka ajiye su a cikin dajin.

Mutum Takwas cikin Tara sun koma ga iyalansu, bayan an duba lafiyarsu a asibitin ƴan sanda, sai dai akwai mutum guda da a ka tafi da shi wani asibitin koyarwa da ke jihar, sakamakon raunin da ya samu bayan harbinsa da a ka yi da bindiga.

 

nigerian news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp