fidelitybank

Idan ba ka sanya makarin hanci da baki ba za ka biya Riyal 1000 – Saudi

Date:

Ma’aikatar harkokin cikin gida ta Saudiyya ta yi gargaɗin cewa, za a ci tarar waɗanda su ke saɓawa dokokin da a ka saka na yaƙi da annobar korona.

Jaridar Saudi Gazette ta rawaito cewa, ma’aikatar ta ce ƙin saka takunkumi ko ƙyalle, domin rufe baki da hanci babban laifi ne wanda zai iya jazawa mutum ya biya tarar riyal 1000.

Ma’aikatar ta bayyana cewa, za a ci gaba da ruɓanya kuɗin idan mutum ya ci gaba da saɓawa dokar, har kuɗin su kai riyal dubu 100.

Tun daga Alhamis ɗin da ta gabata ne dai kasar Saudiyya ta kara saka dokokin kiyaye yaɗuwar korona, kamar saka takunkumi da bayar da tazara a daidai lokacin da a ke cikin fargabar yaɗuwar sabon nau’in korona na Omicron.

 

 

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp