fidelitybank

‘Yan Kudu ku daina cin naman Sa – Gwamnan Ondo

Date:

Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu, ya bukaci ‘yan yankin Kudu maso Yamma da su daina cin naman Sa, sakamakon yankin na asarar Naira biliyan 2.5 a kullum.

Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB) a kwanakin baya ta haramta cin naman Sa da kuma kiwon Shanu a yankin Kudu maso Gabas.

Da ya ke jawabi a wajen wani taro da masu ruwa da tsaki a fannin ilimi na jihar a Akure, babban birnin Ondo, Akeredolu, ya ce, ya kamata al’ummar yankin Kudu maso Yamma su yi la’akari da amfani da naman kaji wajen bukukuwan su.

Gwamnan wanda ya samu wakilcin mai ba shi shawara na musamman kan harkokin noma, Akin Olotu, ya ce, naman kaji ya fi naman Sa lafiya, kuma hakan zai bunkasa tattalin arzikin yankin.

“Shugaban ya ce ku shuka abin da ku ke ci ku ci abin da ku ka noma. Na kasance mai ba da shawara sosai kuma ina sake jaddada hakan, domin Allah mu yi amfani da Kaza wajen bukukuwan mu,” inji shi.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp