fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe mutane 20 a Neja

Date:

Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun kashe sama da mutune 20 a Galadima Kogo da ke Jihar Neja.

Wasu da suka shaida lamarin sun bayyana wa BBC cewa, ƴan bindigan sun je garin ne da tsakar ranar Asabar misalin ƙarfe biyu na rana kan babura da manyan makamai, inda suka buɗe wuta.

Bayan jama’ar da ƴan bindigar suka kashe akwai da dama waɗanda suka ji raunuka kamar yadda mazauna garin waɗanda suka tsira suka shaida wa BBC.

Rahotanni sun ce, an bindigar sun je ofishin ƴan sa kai sun kuɓutar da ƴan uwansu, sannan suka banka masa wuta tare da wasu motoci.

An ce ƴan bindigar sun shafe aƙalla sa’o’i uku suna buɗe wuta tare da ƙona gidajen jama’a.

Kwamishinan Ƙananan Hukumomi na Jihar Neja Emmanuel Umar ya tabbatar da kai harin, cewa har yanzu ba su kammala tantance adadin waɗanda aka kashe ba.

latest news in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp