fidelitybank

‘Yan bindiga sun kashe mutane 20 a Neja

Date:

Wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun kashe sama da mutune 20 a Galadima Kogo da ke Jihar Neja.

Wasu da suka shaida lamarin sun bayyana wa BBC cewa, ƴan bindigan sun je garin ne da tsakar ranar Asabar misalin ƙarfe biyu na rana kan babura da manyan makamai, inda suka buɗe wuta.

Bayan jama’ar da ƴan bindigar suka kashe akwai da dama waɗanda suka ji raunuka kamar yadda mazauna garin waɗanda suka tsira suka shaida wa BBC.

Rahotanni sun ce, an bindigar sun je ofishin ƴan sa kai sun kuɓutar da ƴan uwansu, sannan suka banka masa wuta tare da wasu motoci.

An ce ƴan bindigar sun shafe aƙalla sa’o’i uku suna buɗe wuta tare da ƙona gidajen jama’a.

Kwamishinan Ƙananan Hukumomi na Jihar Neja Emmanuel Umar ya tabbatar da kai harin, cewa har yanzu ba su kammala tantance adadin waɗanda aka kashe ba.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...
X whatsapp