fidelitybank

Mutane 11 sun rasa rayukan su a Zangon Kataf – Gwamnatin Kaduna

Date:

Gwamnatin jihar Kaduna ta tabbatar da mutuwar mutane 11 a Ƙaramar Hukumar Zangon Kataf da ke Jihar Kaduna.

Ma’aikatar tsaro da harkokin cikin gida ce tabbatar da hakan cewa, an kai harin ne a Kurmin Masara da ke Zangon Kataf ɗin da safiyar Lahadi.

Bayan mutanen da aka kashe, akwai waɗanda aka tabbatar da cewa sun samu raunuka haka kuma an ƙona sama da gidaje 30.

Gwamnatin Kadunan ta ce, sojojin sama da suka yi ƙoƙarin kai ɗauki an yi musu kwanton ɓauna a hanyarsu ta zuwa wurin da lamarin ya faru.

Sai dai sojojin sun samu galaba a kan waɗanda suka yi musu kwanton ɓauna tare da dakarun Operation Safe Haven domin isa Kurmin Masara.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp