fidelitybank

‘Yan bindiga sun bude wuta a kan shugabannin APC na Enugu

Date:

Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga sun yi kutse a wajen wani taron shugabannin jam’iyyar APC a karamar hukumar Enugu ta Kudu tare da bude musu

Rahotanni sun ce ‘yan bindigar kusan su bakwai sun kashe mutum biyu tare da raunata wasu da dama yayin da suka yi awon gaba da mutum daya daga cikin shugabannin na APC na mazaba ta uku ta unguwar Obeagu Awkunanaw a karamar hukumar Enugu ta Kudu.

Daya daga cikin wadanda ‘yan bindigar suka kashe shi ne, tsohon shugaban jam’iyyar na karamar hukumar na baya-bayan nan, wanda kuma shi ne mataimakin shugaban matasa na jan’iyyar na jihar a yanzu, mai suna, Kelvin Ezeoha, a cewar BBC.

Sai dai har kawo wannan lokacin ba a san ko harin na da nasaba da siyasa ba ko kuma hari ne na haramtacciyar kungiyar ‘yan aware ta Biyafara ba, IPOB, wadanda suke kai hare-hare a kan jama’a a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya da sunan tabbatar da dokar zama a gida.

Zuwa lokacin hada wannan rahoton, rundunar ‘yan sanda ta jihar ta Enugu ba ta ce komai ba ko fitar da wata sanarwa dangane da harin.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka Æ´an Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation HaÉ—in-Kai sun ce sun kashe Æ´an...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aÆ™alla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp