fidelitybank

‘Yan Bindiga: An harbe wani Basarake a Ondo

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun harbe wani babban basarake a masarautar Owo da ke jihar Ondo, Elerewe, Tunde Ilori.

Rahotanni na nuni da cewa an kashe Ilori ne a ranar Laraba a lokacin da ya ke dawowa da shi da wasu sarakuna bayan sun je sasanta wani rikicin a yankin.

Haka kuma ‘yan bindigar sun harbe wani basarake wanda har yanzu ba a bayyana sunan sa ba, kuma a halin yanzu yana samun kulawa a wata cibiyar lafiya da ke garin.

Wasu matasa da su ka fusata a garin da yammacin ranar Laraba sun gudanar da zanga-zanga tare da tare hanya da kona tayoyi a unguwar First Bank da ke Owo.

Gidan talabijin din Channels ya rawaito cewa, mai magana da yawun rundunar ’yan sandan Jihar Ondo, DSP Funmilayo Odunlami ta tabbatar da faruwar lamarin.

Ta ce,”A halin yanzu ‘yan sanda na gudanar da bincike a kan lamarin da nufin kamawa tare da gurfanar da wadanda suka yi kisan gilla a gaban kuliya”. Inji DSP Funmilayo.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp