fidelitybank

Yajin Aiki: Za mu dauki mataki nan da kwana Biyu – ASUU

Date:

Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) ta ce za ta dauki matakin da ya dace nan da kwanaki biyu masu zuwa a kan gwamnatin tarayya, saboda gazawar gwamnatin ta cika alkawuran da ta yi mata.

Shugaban ASUU, Farfesa Emmanuel Osodeke ne, ya bayyana haka a tattaunawarsa da Aminiya a ranar Litinin ta wayar tarho.

Shugaban kungiyar ya ce”Za su zartar da hukuncin da ya dace a ranar Talata tare da sanar da dukkanin sauran mambobinta matsayarta game da gwamnatin tarayya”. Inji Farfesa Emmanuel.

Idan ba a manta ba, a ranar 14 ga watan Oktoba ne ASUU da Ministan Kwadago, Chris Ngige suka gana tare da tattaunawa kan cika alkawuran da gwamnatin tarayya ta daukar musu.

Daga cikin matsalolin da suka tattauna akwai bukatar yih gyare-gyare a wasu jami’o’in kasar nan da kuma biyan alawus din malamai.

Kazalika, an tattauna wasu alkawura da aka yi wa kungiyar tun a shekarar 2009 da kuma tsarin biyan albashin ma’aikata na IPPIS da kungiyar take adawa da shi.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...

Elon Musk ya ajiye aikin da Trump ya naɗa shi

Hamshaƙin attajirin nan Elon Musk ya sanarda aniyarsa ta...

‘Yar Najeriya ta haihuwa a aikin Hajjin bana

Wata mata da ta je aikin hajji daga jihar...

Rashin nadi da jinkiri ne ya kawo rashin nasarar mu a kakar 2024/2025 – Kano Pillars

Kungiyar Kano Pillars ta yi imanin cewa jinkirin shirye-shiryen...
X whatsapp