fidelitybank

Yahaya Bello ya tabbatar da kudirn tsayawa takara a 2023

Date:

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayyana aniyarsa na tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, bayan babban taron jam’iyyar APC da aka shirya gudanarwa a wata mai zuwa.

A ranar 26 ga watan Fabrairu ne jam’iyya mai mulki za ta gudanar da babban taronta na kasa.

Bello, wanda ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a Lokoja, bayan da wasu ‘yan Najeriya na gida da waje ke matsa masa lamba kan ya tsaya takarar shugabancin kasa a wani yunkuri na kara karfafa nasarorin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu.

Ya ce: “Bisa umarni da kiran ‘yan Najeriya, matasan Najeriya da mata da jama’a a duk fadin duniya da ke kira na da in tsaya takara, domin in kara kaimi kan nasarar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya samu. Tabbas zan amsa  hakan bayan taron mu kamar yadda ya kasance.”

Gwamnan ya bayyana fatansa na cewa APC za ta kara zage bayan babban taron kasa.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp