fidelitybank

Yahaya Bello ya tabbatar da kudirn tsayawa takara a 2023

Date:

Gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello, ya bayyana aniyarsa na tsayawa takarar shugaban kasa a 2023, bayan babban taron jam’iyyar APC da aka shirya gudanarwa a wata mai zuwa.

A ranar 26 ga watan Fabrairu ne jam’iyya mai mulki za ta gudanar da babban taronta na kasa.

Bello, wanda ya bayyana hakan a wata tattaunawa da ya yi da manema labarai a Lokoja, bayan da wasu ‘yan Najeriya na gida da waje ke matsa masa lamba kan ya tsaya takarar shugabancin kasa a wani yunkuri na kara karfafa nasarorin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu.

Ya ce: “Bisa umarni da kiran ‘yan Najeriya, matasan Najeriya da mata da jama’a a duk fadin duniya da ke kira na da in tsaya takara, domin in kara kaimi kan nasarar da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya samu. Tabbas zan amsa  hakan bayan taron mu kamar yadda ya kasance.”

Gwamnan ya bayyana fatansa na cewa APC za ta kara zage bayan babban taron kasa.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp