fidelitybank

Waɗanda ke adawa da Trump sun yi zanga-zanga a Amurka

Date:

Dubban masu zanga-zanga yawanci mata sun yi tattaki a titunan babban birnin Amurka, Washington DC, domin nuna adawa da Donald Trump, yayin da ake shirin rantsar da shi gobe Litinin a matsayin shugaban ƙasar a wa’adi na biyu.

Ana yin gangamin ne na jama’a ( People’s March) wanda a baya ake masa laƙabi da Women’s March (Gangamin Mata ) kowace shekara tun 2017.

Gamayyar ƙungiyoyi ce daban-daban ta shirya taron da nufin nuna adawa ga tsare-tsare da manufofin Trump, kamar yadda suka bayyana a shafinsu na intanet.

Ƙungiyoyin na da muradu daban-daban da suka haɗa da batun sauyin yanayi da natun baƙi da shige da fice da kuma ‘yancin mata.

Can ma a birnin New York da Seattle an gudanar da zanga-zanga ƙanana don nuna adawa da Trump ɗin.

Babbar zanga-zangar ta Washington da aka yi jiya Asabar ta zo daidai da zuwan shugaban mai jiran-gado, birnin domin halartar taruka daban-daban na shirin bikin rantsar da shi ranar Litinin.

legit.ng.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp