fidelitybank

Hamas Za ta fara sakin Isra’ila wa uku

Date:

Nan da ɗan wani lokaci Hamas za ta saki wasu mata uku daga cikin ‘yan Isra’ila da ta yi garkuwa da su tsawon wata goma sha biyar.

Sakin nasu zai kasance ne a wani mataki na aiwatar da yarjejeniyar dakatar da buɗe wuta a tsakanin Hamas da Isra’ila, wadda aka daɗe ana fatan gani.

Matasan matan uku su ne – Doron Steinbrecher, da Romi Gonen da kuma Emily Damari.

Bayan sakin nasu ne, Hamas ɗin za ta sake sakin wasu ƙarin talatin amma a rukuni-rukuni a tsawon mako shida.

‘Yan sa’o’i kafin fara aiwatar da yarjejeniyar dakatar da buɗe wutar, hukumar kai ɗauki da Hamas ke tafiyarwa a Gaza ta ce Isra’ila ta kashe aƙalla Falasɗinawa 19 a sababbin hare-hare da ta kai Gaza ta sama.

latest nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mun ceto tsohuwa ƴar shekaru 80 daga masu garkuwa – Ƴansanda

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa, ta ce ta ceto wata...

APC na taron kasu ruwa da tsaki

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya za ta gudanar da...

Matatar Ɗangote ta sake karya farashin fetur

Kamfanin Dangote da ya mallaki matatar mai ta Dangote...

Idan Isra’ila ta kai mana hari Amurka ce – Iran

Ministan harkokin wajen ƙasar Iran ya ce, gwamnatin Tehran...

Kotu ta daure mai kiwon Akuya bayan ta cinye shukokin gwamnatin Kano

Wata kotun majistare da ke Kano ta daure wasu...

‘Yansanda sun dakile yi garkuwa da mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta dakile wani yunkurin...

‘Yansanda sun dakume ‘Yan Fashi uku a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu ‘yan...

Jarumar Nollywood ta zama sojan ruwar Amurka

Fitacciyar jarumar nan ta Najeriya Grace Bassey wacce a...

Na yi takaicin barin Ancelloti daga Real Madrid – Carvajal

Dan wasan baya na kungiyar kwallon kafa ta Real...

Mu na shirin yin kawancen jam’iyya – PDP

Majalisar dattawa ta jam'iyyar PDP, ta bayyana shirin jam'iyyar...

Ana zanga-zanga a Binuwai sakamakon harbe Dalibi dan shekara 23

Wata zanga-zanga ta barke a Makurdi, babban birnin jihar...

A na cigaba da farautar Fursunonin Osun da suka tsere

Hukumar gyaran hali ta Najeriya (NCoS) ta ce, ta...
X whatsapp