fidelitybank

Waɗanda ke adawa da Trump sun yi zanga-zanga a Amurka

Date:

Dubban masu zanga-zanga yawanci mata sun yi tattaki a titunan babban birnin Amurka, Washington DC, domin nuna adawa da Donald Trump, yayin da ake shirin rantsar da shi gobe Litinin a matsayin shugaban ƙasar a wa’adi na biyu.

Ana yin gangamin ne na jama’a ( People’s March) wanda a baya ake masa laƙabi da Women’s March (Gangamin Mata ) kowace shekara tun 2017.

Gamayyar ƙungiyoyi ce daban-daban ta shirya taron da nufin nuna adawa ga tsare-tsare da manufofin Trump, kamar yadda suka bayyana a shafinsu na intanet.

Ƙungiyoyin na da muradu daban-daban da suka haɗa da batun sauyin yanayi da natun baƙi da shige da fice da kuma ‘yancin mata.

Can ma a birnin New York da Seattle an gudanar da zanga-zanga ƙanana don nuna adawa da Trump ɗin.

Babbar zanga-zangar ta Washington da aka yi jiya Asabar ta zo daidai da zuwan shugaban mai jiran-gado, birnin domin halartar taruka daban-daban na shirin bikin rantsar da shi ranar Litinin.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama ƴan Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...
X whatsapp