fidelitybank

Tsohon shugaban shirin afuwa na Naija Delta Dokubo ya mutu

Date:

Farfesa Charles Dokubo, tsohon shugaban shirin afuwa na shugaban kasa, PAP, ya mutu.

Dokubo ya mutu ne bayan gajeriyar jinya da ya yi a yammacin ranar Laraba.

An haifi tsohon shugaban afuwar ne a garin Abonnema, karamar hukumar Akuku Toru ta jihar Ribas a ranar 23 ga Maris 1952.

Dokubo ya yi karatun firamare da sakandare a garin Abonnema.

Ya yi matakinsa na ‘A’ a Kwalejin Fasaha ta Huddersfield da ke Yammacin Yorkshire. Daga 1978-1980, Dokubo ya samu gurbin shiga Jami’ar Teesside da ke Middlesbrough, inda ya yi kwas a fannin Tarihi da Siyasa na Zamani, sannan aka ba shi BA [Hons] a Jami’ar Bradford.

Ya kammala digirinsa na biyu a fannin nazarin zaman lafiya, kafin ya ci gaba da digirinsa na uku a fannin Yada Makamin Nukiliya da sarrafa shi.

A cikin 1985, an ba shi digiri na uku a Jami’ar Bradford.

Daga baya aka nada shi malami na wucin gadi a sashen kafin ya wuce Najeriya a shekarar 1993. In ji Daily Post.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp