fidelitybank

Tsohon shugaban Austria zai fara aiki a kashin kansa

Date:

Tsohon shugaban kasar Austiriya, Sebastian Kurz, wanda ya yi murabus a radin kansa, bisa zargin cin hanci da rashawa, zai yi fara aiki da wani kamfani Thiel Capital daga shekara mai zuwa.

A ranar Alhamis dinnan ne dai Jaridar Kronen Zeitung da tashar labarai ta Heute ta ce Kurz ya tabbatar musu da cewa zai yi aiki a matsayin mai sanin dabarun harkokin duniya a kamfanin da hamshakin attajirin nan Peter Thiel, wanda zai fara daga farkon kwata na shekarar 2022.

Kurz, mai shekaru 35, ya yi murabus daga mukaminsa na shugabar gwamnatin Ostiriya a farkon watan Oktoba, bayan da ake ci gaba da zarge-zargen cin hanci da rashawa a kansa, kuma a farkon watan Disamba ya yi ritaya daga dukkan mukaman siyasa, ciki har da shugaban jam’iyyar masu ra’ayin rikau ta al’ummar Austrian People’s Party APP.

 

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...
X whatsapp