fidelitybank

Tsohon shugaban Austria zai fara aiki a kashin kansa

Date:

Tsohon shugaban kasar Austiriya, Sebastian Kurz, wanda ya yi murabus a radin kansa, bisa zargin cin hanci da rashawa, zai yi fara aiki da wani kamfani Thiel Capital daga shekara mai zuwa.

A ranar Alhamis dinnan ne dai Jaridar Kronen Zeitung da tashar labarai ta Heute ta ce Kurz ya tabbatar musu da cewa zai yi aiki a matsayin mai sanin dabarun harkokin duniya a kamfanin da hamshakin attajirin nan Peter Thiel, wanda zai fara daga farkon kwata na shekarar 2022.

Kurz, mai shekaru 35, ya yi murabus daga mukaminsa na shugabar gwamnatin Ostiriya a farkon watan Oktoba, bayan da ake ci gaba da zarge-zargen cin hanci da rashawa a kansa, kuma a farkon watan Disamba ya yi ritaya daga dukkan mukaman siyasa, ciki har da shugaban jam’iyyar masu ra’ayin rikau ta al’ummar Austrian People’s Party APP.

 

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp