fidelitybank

Tsaro: ‘Yan ta’adda sun kashe mutane sama da 20 a Kaduna – Hukumomi

Date:

Gwamna jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya mika sakonta’azziya ga iyalan wadanda harin ‘yan ta’adda ya rutsa da su tare da yi musu addu’ar Allah ya jikan su,

Gwamnan ya kuma jajanta wa al’ummar da abin ya shafa, ya kuma umurci hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kaduna da ta gudanar da tantancewar cikin gaggawa a yankin domin bayar da agaji.

Kwamishinan Ma’aikatar Tsaro da Harkokin Cikin Gida ta Jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya sanar da hakan cewa, hukumomin tsaro na Soja da ‘yan sanda su ka kai wa Gwamnatin Jihar Kaduna rahoton cewa, an kashe mutane sama da 20 a harin da ‘yan ta’adda su ka kai wasu kauyukan karamar hukumar Giwa.

Za kuma a tantance sunayen wadanda a ka kashe da zarar an tabbatar da karin bayani daga gwamnatin jihar Kaduna. A halin yanzu, wanda jami’an tsaro sun ci gaba da sintiri a yankin baki daya,

A cewar rahoton, ‘yan ta’adda sun kai hari a kauyukan Kauran Fawa da Marke da Riheya da ke Idasu, a karamar hukumar Giwa, inda su ka kashe mutane sama da 20 har zuwa lokacin da a ka samu labarin.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...

Kotu ta tabbatar da nasarar Gwamnan Edo

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta amince da...

An kashe aƙalla mutum 10,217 a mulkin Tinubu – Amnesty

Wani bincike da ƙungiyar Amnesty International ta fitar kwanan...

Gwamnati ba ta tausayin Talaka – Atiku

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar PDP a zaben...
X whatsapp