fidelitybank

Tsaro: ‘Yan ta’adda sun kashe mutane sama da 20 a Kaduna – Hukumomi

Date:

Gwamna jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya mika sakonta’azziya ga iyalan wadanda harin ‘yan ta’adda ya rutsa da su tare da yi musu addu’ar Allah ya jikan su,

Gwamnan ya kuma jajanta wa al’ummar da abin ya shafa, ya kuma umurci hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Kaduna da ta gudanar da tantancewar cikin gaggawa a yankin domin bayar da agaji.

Kwamishinan Ma’aikatar Tsaro da Harkokin Cikin Gida ta Jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya sanar da hakan cewa, hukumomin tsaro na Soja da ‘yan sanda su ka kai wa Gwamnatin Jihar Kaduna rahoton cewa, an kashe mutane sama da 20 a harin da ‘yan ta’adda su ka kai wasu kauyukan karamar hukumar Giwa.

Za kuma a tantance sunayen wadanda a ka kashe da zarar an tabbatar da karin bayani daga gwamnatin jihar Kaduna. A halin yanzu, wanda jami’an tsaro sun ci gaba da sintiri a yankin baki daya,

A cewar rahoton, ‘yan ta’adda sun kai hari a kauyukan Kauran Fawa da Marke da Riheya da ke Idasu, a karamar hukumar Giwa, inda su ka kashe mutane sama da 20 har zuwa lokacin da a ka samu labarin.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp