fidelitybank

Tinubu ya bayar da tallafin miliyan 50 ga ‘yan Zamfara

Date:

Jigon jam’iyyar APC na kasa, kuma tsohon gwamnan jihar Legas, Sanata Bola Tinubu, ya bayyana bayar da gudunmuwar Naira miliyan 50 ga al’ummar Zamfara da wasu ‘yan bindiga suka kai wa hari a kwanakin baya.

Tinubu ya sanar da tallafin ne jim kadan bayan ya mika ta’aziyyarsa ga gwamna Bello Matawalle a garin Gusau na jihar Zamfara a ranar Alhamis.

Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya yi kira da a dage da addu’a, domin shawo kan matsalar rashin tsaro a jihar.

“Zan iya yin addu’a ga mutane daga ko’ina, amma zuwa da kaina ya na da mahimmanci.

“Za a yi galaba a kan makiya ilimi, Boko Haram da sauran muggan laifuka ta hanyar sadaukar da kai ga bil’adama.

“Mu na addu’a ga kasar baki daya ta zauna lafiya, kuma idan makiya suka ki hana kashe-kashen da ake yi, za mu kawar da su”. A cewar Tinubu.

daily post today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp