fidelitybank

Tinubu ya bayar da tallafin miliyan 50 ga ‘yan Zamfara

Date:

Jigon jam’iyyar APC na kasa, kuma tsohon gwamnan jihar Legas, Sanata Bola Tinubu, ya bayyana bayar da gudunmuwar Naira miliyan 50 ga al’ummar Zamfara da wasu ‘yan bindiga suka kai wa hari a kwanakin baya.

Tinubu ya sanar da tallafin ne jim kadan bayan ya mika ta’aziyyarsa ga gwamna Bello Matawalle a garin Gusau na jihar Zamfara a ranar Alhamis.

Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya yi kira da a dage da addu’a, domin shawo kan matsalar rashin tsaro a jihar.

“Zan iya yin addu’a ga mutane daga ko’ina, amma zuwa da kaina ya na da mahimmanci.

“Za a yi galaba a kan makiya ilimi, Boko Haram da sauran muggan laifuka ta hanyar sadaukar da kai ga bil’adama.

“Mu na addu’a ga kasar baki daya ta zauna lafiya, kuma idan makiya suka ki hana kashe-kashen da ake yi, za mu kawar da su”. A cewar Tinubu.

asuu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naɗin...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...
X whatsapp