fidelitybank

Tawagar jami’an tsaro sun mamaye gidan ajiya da gyaran hali na Jos

Date:

‘Yan ta’addan da suka kai hari gidan ajiya da gyaran hali na Medium Security da ke Jos a Jihar Filato a ranar Lahadin da ta gabata a yanzu haka an yi musu kawanya a cikin gidan.

Hakan ya fito ne ta cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Francis Enobore, ya fitar a daren Lahadi.

Ya kuma ce, “Mun fuskanci harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa cibiyar, wanda su na da yawa da manyan makamai a hannun su. Duk da cewa sun samu shiga cikin gidan, amma duk da haka sun makale a ciki, inda nan take aka tara maza daga jami’an tsaro ‘yan uwa, domin su taimaka wa masu gadin da ke dauke da makamai, domin killace katangar da ma yankin baki daya”. Inji Francis.

Rahotanni ya nuna cewa, maharan sun shiga gidan ajiya da gyaran hali da misalin karfe Biyar da Ashirin na yamma, inda nan take suka nufi babbar kofar shiga gidan, inda su ka yi artabu da jami’an rundunar da ke dauke da makamai kafin su kutsa cikin farfajiyar gidan.

A na ci gaba da shawo kan lamarin, yayin da maharan su ka yi masayan harsashai da tawagar jami’an tsaro.

legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp