fidelitybank

Dusar Kankara ta hana ci gaba da wasan Burnley da Tottenham

Date:

An dage wasan da Burnley za ta yi da Tottenham a filin wasa na Turf Moor a gasar Premier minti 50 kafin a tashi saboda dusar kankara ta mamaye cikin filin wasan.

Ya kamata a fara wasan tun daga karfe 14:00 agogon GMT, amma duk da kokarin da ake na ganin an buga wasan an tashi da karfe 13:10.

Alkalin wasa, Peter Bankes ya ce: “Mun yi aiki tukuru, amma a cikin mintuna 10 an sake rufe filin.”

Kocin Burnley Sean Dyche, ya kara da cewa: “Dusar ta na fadowa da sauri da kuma karfi, har yanzu ya na zuba da karfi sosai.”

Kociyan Tottenham, Antonio Conte ya ce “Akwai dan takaici, saboda mun shirya mu taka leda, amma a lokaci guda ina ganin mahukunta sun yanke shawarar da ta dace, domin ceto lamarin  ‘yan wasa da magoya baya.”

 

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...
X whatsapp