fidelitybank

Taiwan ta ware dala biliyan 19 a kan tsaron yankin ta

Date:

A ranar Alhamis din nan Taiwan ta ba da kusan dala biliyan 19 don tsaronta a shekarar 2023, karin kusan kashi 14 cikin 100 daga jimillar kasafi da ake yi a yanzu.

Shawarar ta biyo bayan atisayen soji da China ta yi a tsibirin tun bayan ziyarar shugabar majalisar dokokin Amurka Nancy Pelosi.

Kuɗaɗen za su shafi sabbin jiragen yaƙi da shirye-shirye don haɓaka ƙarfin yaƙin teku da iska.

Kasafin kudin ya nufi majalisar dokoki, wadda za ta fara sabon zama a watan Satumba.

A watan Janairun da ya gabata ne Taiwan ta zartar da wani karin kudirin kashe kudi na kusan dala biliyan 9 don asusun tsaro na musamman na shekaru biyar, baya ga kasafin kudin shekara.

A shekarar 2022, kudaden da ake kashewa a fannin tsaro na kasar Sin ya karu da kashi 7.1 bisa dari zuwa yuan tiriliyan 1.45, wanda ya zarce na kasafin kudin shekarar 2021 na kashi 6.8 bisa dari.

Gwamnatin kasar Sin na ci gaba da yin Allah wadai da goyon bayan da kasashen waje ke ba wa Taiwan da ke da ‘yancin kai tun daga shekarar 1949.

A ranar 15 ga watan Agusta, mambobin majalisar dokokin Amurka sun gana da shugabar Taiwan Tsai Ing-wen da ‘yan majalisar dokoki.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp