fidelitybank

Super Eagles ta cigaba da zama ta 31 a jaddawalin hukumar kwallon kafa

Date:

Tawagar Super Eagles ta Najeriya wadda ta lashe kofin Afirka sau uku, ta rike matsayi iri daya a matsayin na baya bayan nan da hukumar kwallon kafa ta duniya (FIFA) ta fitar a safiyar Alhamis.

Super Eagles, wadanda ba su taka leda ba a watan Agusta na ci gaba da zama a matsayi na 31.

Haka kuma bangaren Jose Peseiro ya ci gaba da rike matsayi na hudu a Afirka.

Kungiyar Terangha Lions ta Senegal ce ta zama ta daya a nahiyar inda Atlas Lions ta Morocco da Carthage Eagles ta Tunisia a matsayi na biyu da na uku.

Babu wasu canje-canje a cikin 10 na farko a duniya yayin da Brazil, Belgium, Argentina, Faransa, Ingila, Spain, Italiya, Netherlands, Portugal, da Denmark suka ci gaba da kasancewa a matsayinsu.

A ranar Talata 27 ga watan Satumba ne Super Eagles za su fafata da Desert Foxes na Algeria a wasan sada zumunci a filin wasa na Miloud Hadefi, Oran.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta É—aure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...
X whatsapp