fidelitybank

Steven Gerrad da Klopp: Salah ya ci kwallo ta 21 a kakar wasa ta bana

Date:

Mohamed Salah ya ci kwallonsa ta 21 a kakar wasa ta bana, bayan da Liverpool ta doke Aston Villa da ci 1-0 a ranar da Steven Gerrard ya dawo Anfield a matsayin mai horaswa.

Magoya bayan da suka bauta masa sun yi wa kocin Villa, Gerrard kyakkyawar tarba a lokacin da ya taka rawar gani wajen ganin tsohon kyaftin din ya kafa kansa a matsayin gwarzon Liverpool.

Gerrard ya kasa hana Liverpool tsawaita nasarar da ta yi zuwa wasanni bakwai, Salah ya ci bugun fanareti a minti na 67, bayan da Tyrone Mings ya yi masa keta.

Tawagar Jurgen Klopp da ke kan gaba na mamaye Villa, duk da cewa Danny Ings ya yi rashin sa’a ba a ba shi bugun daga kai sai mai tsaron gida ba, kuma Liverpool mai matsayi na biyu a teburi ta ci gaba da zama tazarar maki a bayan Manchester City.

Mohamed Salah ya ci kowanne fanareti 15 a cikin 15 da ya samu na karshe a gasar Premier, shi ne dan wasa na biyu da ya zura kwallaye a jere a gasar, bayan Matthew Le Tissier ya zura 23 a jere tsakanin Janairu 1994 da Afrilu 2000.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuÉ—in gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuÉ—in gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuÉ—a

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiÉ—a wa Isra'ila wasu...
X whatsapp