fidelitybank

Siya da Sayarwa: Aubameyang na halin tsaka-mai-wuya – Arteta

Date:

Mai horas da Arsenal, Mikel Arteta, ya ce bai tattauna batun siyar da kyaftin din kungiyar ba, Pierre-Emerick Aubameyang a yayin da a ka bude kasuwar musayar ‘yan wasa ta Janairua, amma ya amince cewa dan wasan ya na cikin mawuyaci hali.

Aubameyang na benci a wasan da Gunners ta sha kashi a hannun Everton da ci 2-1 a ranar litinin, kuma a karshen wasan ne ya shigo, inda ya zubar da wata dama na farke kwallo a cikin dakika na karshe a Goodison Park.

Dan wasan mai shekaru 32, wanda ya rattaba hannu kan sabuwar kwantiragi na shekaru uku a filin wasa na Emirates a watan Satumbar bara, ya zura kwallaye hudu ne kacal kuma ya taimaka sau daya a wasanni 14 da ya buga a gasar Premier ta bana.

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya miÆ™a saÆ™on ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe Æ´an É—aurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin Æ´an Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...

Kotu ta ɗaure Matashin da yake tare titi a Kano da sunan barƙwanci

Kotun majistire da ke unguwar Nomansland a Kano, karkashin...

Bayan kashe Soja yanzu haka an kama Æ´an Daba 398 a Kaduna

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna, ta sanar da kama...

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na Æ™asa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta É—aure Matashin da ya shiga É—akin kwanan ÆŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...
X whatsapp