fidelitybank

‘Yan ta’adda sun yi garkuwa da Limamin masallacin juma’a a Sokoto

Date:

Wasu ‘yan ta’adda sun yi garkuwa da mutane 11, ciki har da babban limami, Aminu Garba, wanda ke shirin gabatar da sallar Juma’a a kauyen Gatawa da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto.

Lamarin dai ya faru ne a ranar Juma’a inda a ka yi garkuwa da limamin tare da wasu mutane uku.

Maharan sun kuma tare hanyar Sabon Birni zuwa Gatawa a ranar Asabar, inda suka harbe mutane uku tare da yin garkuwa da wasu bakwai.

Dan majalisar mai wakiltar mazabar Sabon Birni ta Kudu a majalisar dokokin jihar, Sa’idu Ibrahim, wanda ya tabbatar da harin, ya ce”Wadanda suka jikkata a halin yanzu suna karbar kulawa a wani asibiti da ke Wamakko”.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...

Shettima ya yi wa iyalan marigayi Muhammadu Buhari ta’aziyya a Landan

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima ya yi wa wasu...

Indiya na jimamin mutuwar Buhari – Modi

Firaministan India Narendra Modi, ya shiga jerin shugabanni da...

Kungiyar Gwamnoni sun bayar da hutu kan mutuwar Buhari

Ƙungiyar gwamnonin arewa maso yammacin Najeriya sun bayyana kaɗuwarsu...

Tinubu ya bayar da hutu don yin ta’azziyar Buhari

Gwamnatin tarayya ta ayyana gobe Talata, 15 ga watan...

Shettima ya isa Landan domin dawo da gawar marigayi Muhammadu Buhari

A safiyar yau Litinin ne mataimakin shugaban Najeriya Kashim...

Najeriya ta yi rashin Buhari – Obasanjo

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, ya bayyana rasuwar tsohon...
X whatsapp