fidelitybank

Soludo ya ƙaddamar da shiri na tsaftace Anambra

Date:

A wani bangare na kudirin gwamnatinsa na tabbatar da samun lafiya, gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Soludo, ya kaddamar da wani shiri na musamman na tsaftar muhalli a babban birnin jihar.

An gudanar da atisayen ne a shaharren kasuwar Eke Awka, karshen mako.

Ya bayyana cewa, atisayen na daga cikin kudirin gwamnatinsa na tabbatar da tsafta da muhalli da kuma walwalar ‘yan kasa.

Ya ba da umarnin gudanar da aikin tsaftar muhalli a fadin kananan hukumomi 21 na jihar.

A yayin da yake bayyana cewa, tsafta na gaba da ibada, gwamnan ya ce, nan da kwanaki masu zuwa, za a cimma tsare-tsare na gwamnatinsa na sabunta biranen da ya dace da kyawawan ayyuka a duniya.

Gwamnan ya yabawa mazauna jihar, bisa goyon bayan da suke ba su, ya kuma yi kira gare su da su hada kai da gwamnatin sa, domin gudanar da ingantaccen muhalli.

Gwamna Soludo, ya bayyana cewa, ya dauki ‘yan kwangila 31, domin su taimaka wajen tsaftace jihar duk da cewa, ya yi kira ga ‘yan kasuwar da ke sayar da kayansu a kan titunan jihar da su shiga kasuwanni.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...
X whatsapp