fidelitybank

Saudiyya ta fara shiri na 2 a kan muradan shekarar 2030

Date:

Mai kula da Masallatan Harami guda biyu, Sarki Salman ya bayyana cewa, an fara shirin kashi na biyu na muradan shekarar 2030 na Masarautar wanda ya kara kaimi ga nasarori da gyare-gyare da a ke ci gaba da yi.

Da ya ke kaddamar da ayyukan shekara ta biyu na zama na takwas na Majalisar Shoura a yammacin Larabar, Sarkin ya bayyana cewa manufar ta na da manufar tabbatar da ci gaban kasar nan da samar da makoma mai kyau ga al’ummarta ta hanyar samar da ingantaccen tsarin tattalin arziki mai ma’ana daban-daban wanda zai iya yin tasiri da sauye-sauyen duniya.

Yarima mai jiran gado Muhammad Bin Salman ya halarci taron bude taron majalisar, wanda ya bayyana manyan alfanun da ke tattare da manyan ayyukan da suka hada da samar da guraben ayyukan yi ga Saudiyya.

Ya kuma ce, “Mun albarkaci kaddamar da ayyuka da dama da Yarima mai jiran gado Muhammad Bin Salman ya yi tare da hangen nesa na gaba wanda ke goyon bayan dokokin Masarautar da kuma dorewarta, wadata, kirkire-kirkire, da jagoranci na kasuwanci. Waɗannan suna kawo ɗimbin guraben ayyukan yi da kuma babbar riba ga babban abin cikin gida na (GDP)”. Inji shi.

A yayin da ya ke bayyana manufofin masarautar cikin gida da waje, Sarkin ya ja hankali kan matsayin kasar Saudiyya a duniya bisa matsayinta ta na Larabawa da Musulunci, da kuma rawar da take takawa a fagen siyasar kasa da kasa, da kuma kudurin da ta dauka na kiyaye alkawuran da a ka dauka na tabbatar da tsaro da zaman lafiya da kuma kwanciyar hankali da wadata.

the sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp