fidelitybank

Sarkin Kano ya yabawa Kungiyar Dattawan Arewa

Date:

Mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ya karbi bakwancin tawagar kungiyar, Dattawan Arewa ta (Coalition of Northern Groups) a kan mika ta’aziyar rasuwar Alhaji Bashir Usman Tofa.

Shugaban kungiyar ya bayyana haka ne ta bakin jagorancin, Alhaji Ango Abdullahi a fadarsa.

Ya ce,”Ba za su taba manta irin gudunmawa da dabi’un marigayin, Alhaji Bashir Usman Tofa, saboda ya bayar da gudunmawa so sai a kasar nan wajen samun ci gaban ta”. Inji Ango.

A nasa jawabin mai martaba sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya mika godiyar sa ga wannan ziyarar ta’aziyar da kungiyar Dattawan Arewa ta (Coalition of Northern Nigeria) ta kawo fadar sa a jihar Kano.

nan news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp